HAUSA NEWS

Jaruma Nafisa Abdullahi Ta Mayar Da Martani Kan masu sukarta

Jaruma Nafisa Abdullahi Ta Mayar Da Martani Kan masu sukarta

Jaruma Nafisa Abdullahi Ta Mayar Da Martani Kan masu sukarta.

A kan batun jaruma Nafisat Abdullahi kuwa, jama’a sun yi caa a kanta bayan ta caccaki iyaye masu haifar ‘ya’yan da basu iya kula da su ko suke tura su almajiranci. Jarumar da alamu abun ya yi mata zafi inda ta zage tare da mayar musu da martani bayan ganin abun ya yi yawa yadda ake ta batun ta a kafafen sada zumunta har da jaridu. 

  • Jaruma Nafisat Abdullahi ta yi martani ga masu zaginta kan batun haihuwar yaran da ba a iya kula da su ko ake tura su almajiranci
  • Jarumar tace ta san ance a yi aure a hayayyafa, amma babu inda aka ce a haifa a watsar da su a titi babu kulawa
  • Ta ce ga masu cewa ta bari tayi aure kafin ta saka baki a wannan harkar, ta ina wannan ya shafi aurenta? Ko cewa tayi ba za ta taba aure ba babu abinda za a iya a kai 

360hausa Team

360Hausa is a current Best Hausa Entertainment blog in Africa that specialized in providing you high quality content. 360Hausa was found and manage by Abubakar Yusuf Radda (B2 [D Promoter] Slayer). A Blogger, Ghost Writer & Content creator. Follow us on Social Media @360Hausa

WHAT CAN YOU SAY ABOUT THIS ?

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Back to top button